Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Saurari Ra'ayinka a game da batun soma tattaunawa da yan tawayen da suka yanke arewacin kasar Mali

Wallafawa ranar:

Shugaban kungiyar Ansar Dine Iyad Ag Ghaly, wanda ke bukutar tabbatar da Shari’ar Musulunci a kasar Mali, yace zai goyi bayan matakin sasantawa domin kawo karshen rikicin siyasar kasar Mali bayan ya gana da Ministan Harakokin wajen Burkina Faso Djibrill Bassole a birnin Kidal da Gao.

ministan harakokin wajen Burkina Fasa, Djibril Bassolé, wakilin Cédéao, ya hadu da  Iyad Ag Ghali, shugaban yan tawayen kungiyar islama ta Ansar Dine, garin  Kidal.
ministan harakokin wajen Burkina Fasa, Djibril Bassolé, wakilin Cédéao, ya hadu da Iyad Ag Ghali, shugaban yan tawayen kungiyar islama ta Ansar Dine, garin Kidal. AFP PHOTO / RPMARIC HIEN
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.