Algeria-France
Aljeriya na bukin cika shekaru 50 da samun 'yanci
Yau Kasar Algeria ke bikin cika shekaru 50 da samun yancin kai daga kasar Faransa, inda kasar ke cigaba da bukatar neman ahuwa kan yadda Faransar taci zarafin ‘Yan kasar lokacin mulkin mallaka.Dubban yan kasar Algeria ne suka rasa rayukansu, a gwagwarmayar da sukayi na samun yancin kai daga tsohuwar uwar gijiyar kasa, wato Faransa.
Wallafawa ranar: