Najeriya
An kai hari kan jirgin ruwa a Najeriya
Kungiyar dake sa ido a sufurin jiragen ruwa ta Duniya, ta ce wasu 'yan fashin jiragen ruwa a Najeriya, sun kai hari kan wani jirgin daukar kaya, inda suka kama matukin jirgin da kuma babban injiniyan sa, kuma suka yi fashi ga matukansa.
Wallafawa ranar:
Talla
Kungiyar ta ce, bayan harin sun raunana daya daga cikin matukan, abinda ya dada fito da yadda fashin jiragen ruwa ke karuwa a Najeriya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu