Isa ga babban shafi
Algeria

Mutane 44 sun mutu sanadiyar tsananin sanyi a Algeria

Tsananin sanyi da ake yi a kasar Algeria, ya yi sanadiyar mutuwar a kalla mutane 44, cikin mako guda. Al’amarin da ya sa al’ummar kasar ke kokawa, kan yadda gwamnatin kasar ke yin halin ko in kula da matakan gaggawa da ake bukatar dauka.

Wasu 'Yan kasar Algeria suna wasa cikin kankara a babban birnin kasar
Wasu 'Yan kasar Algeria suna wasa cikin kankara a babban birnin kasar REUTERS/Zohra Bensemra
Talla

Wani gidan radiyon kasar yace mutane 30 ne suka mutu sakamakon hadurran mota da ke da alaka da rashin kyawun yanayi, yayin da wasu 14 suka mutu saboda rashin lafiyan da ke da dangantaka da sanyi da dussar kankara.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.