Rasha
Rasha ta goyi bayan Tarayyar Afrika kan magance rikicn Libya
Shugaban Kasar Rasha Dmitry Medvedev, ya bayyana goyan bayan kan shirin kungiyar kasahsen Afrika ta AU, da Majalisar Dinkin Duniya, dan kawo karshen tashin hankalin kasar Libya.Bayan ganawa da shugaabn kasar Afrika ta kudu, Jacob Zuma, shugaba Medvedev ya bayyana yakin Libya, a matsayin wani zakaran gwajin dafi, kan kungiyar kawancen tsaro ta NATO, ganin yadda ake kashe fararen hula.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: